Tehran (IQNA) Ma’aikatar harkokin wajen Iran ta bayyana nasarar al’ummar Gaza a kan yahudawa da cewa, nasara ce ta al’umma baki daya.
Lambar Labari: 3485938 Ranar Watsawa : 2021/05/22
Tehran Kungiyar Ansarullah ta yi nasiha ga kasashen larabawan da suka dogara ga Trump wajen samun kariya da taimako domin kisan al’ummar kasar Yemen.
Lambar Labari: 3485554 Ranar Watsawa : 2021/01/14